Yanzu iyaye kuna gani ake ai kata irin wannan barnar a gaban ku wai sabo da ku…

Gaskiya malam bahaushe yayi gaskiya yace wani lokacin Dan iska na kauye shine ma wasu za kaji suna tsokanar abokon sa idan ana wasa sai kaji yana cewa shegen kauye tofa anan wannan kalmar ta samo asali idan kukai duba a yanzu.

Danna wannan hotan👇👇👇

Qalu Innalillahi, An Saki Bidiyon Wani Saurayi da Budurwa Yana Yi Mata kiss Sannan Kuma Ya Rungume ta Tsabar Iskanci Babu Kunya.

Bidiyon Wani Saurayi da Budurwa Yayi Matukar Jawo Magana a Kafafan Sada Zumun Inda Aka Saki Bidiyon Wani Saurayi da Budurwa Suna Yiwa Juna Kiss Babu Kunya a Wani Karamin Kauye Innalillahi.

Yanzu Haka dai Jama’a Dadama Sunyi Magana Akan Wannan Lamari Inda Kowa Ke Toffa Albarkacin Bakin Sa Akan Abunda Sukai Bai Kamata Ba Kuma Bai Dace Ba.

Wannan Kenan Kadan Daga Rahoton Mu Akan Yadda Aka Saki Bidiyon Wani Saurayi da Budurwa Suna Yiwa Juna Kiss Babu Kunya a Gaban Jama’a Allah Ya Shirya ya.

BIDIYON YANA NAN KU KALLI BIDIYON ANAN MUNA JIN DADIN YANDA KUKE KASANCEWA TARE DAMU A KOWANNE LOKACI MANYANLABARAI.COM

0
0

Labaran Hausa

Labaran Hausa: Kafar Sadarwa ce wadda zata dinga kawo muku bayanai dangane da al'amura da suke faruwa a gidan Nijeriya, Afrika dama Duniya baki daya. Tabbatar da ka danna subscribe bottum dan samun damar dinga sanar da kai a duk sanda muka dora sabon Labarin mu.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *