Yadda aka gudanar da jana’izar Kwamishinan da yan Ta addan suka kashe a jahar katsina

An kai marigayi kwamishanan Kimiya da Fasaha na jihar Katsina makwancinsa Manyan Malamai da jagororn siyasan tarayya da jihar Katsina sun halarci taron jana’izar

An gudanar da addu’o’in Allah ya jikansa kuma ya karbi shahadarsa An binne marigayin ne a makabartan Gidan Dawa bayan Sallar Jana’izar,

Rahoto DailyTrust. Wasu suka hallaka marigayin ranar Laraba cikin gidansa. Wadanda suka halarci Jana’izar sun hada da Gwamnan jihar Katsina,

Aminu Bello MAsari da tawagar gwamnatin tarayya karkashin jagorancin mai bada shawara kan lamuran tsaro, Manjo Janar Babagna Monguno.

Sauran sune Sifeto Janar na yan sanda, Usman Alkali Baba; Shugaban hukumar DSS, Yusuf Magaji Nasir; Shugaban hukumar NIA, Ahmed Rufa’I Abubakar da MAnjo Janar Samuel Adebayo.

Allah ya jikan sa da rahama kamar yadda kukaji wannan kwamishinan har gida aka bishi aka kashe shi Allah ya karbi shahadar sa Allah yasan chan yafimar nan muna godiya da ziyara.

0
0

Labaran Hausa

Labaran Hausa: Kafar Sadarwa ce wadda zata dinga kawo muku bayanai dangane da al'amura da suke faruwa a gidan Nijeriya, Afrika dama Duniya baki daya. Tabbatar da ka danna subscribe bottum dan samun damar dinga sanar da kai a duk sanda muka dora sabon Labarin mu.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *