Tir Kash Allah Sarki, Ango yayi aure bayan Sati biyu Amrya Ta…😁😁

Babbar magana ga wani Labari da dumi dumin ta mun samu Labarin cewa a dariyar yau ne aka wayi gari wata amarya ta fito fili ana Bayan sati biyu da auren su ta bukaci… danna wannan 👇👇👇

Ta bukaci Angon Ya saketa saboda gazawar sa a gurin biya mata bukatun ta na aure, Toh Ubangiji Allah ya sa mudace, Ameen, Wannan Al amari ya mutukar bawa mutane da dama mamaki

Kodeke wannan zamani ya rigada ya zama abinda ya zama, wai aice Daga aure tsawon sati biyu wai amarya ta nemi saki daga wurin mijinta, ah Allah Yasa mu dace, A wannan Marar

da Aure ma wahala yake amma ita ta samu ma ta auru har shine zata ce wai a saketa, ko dame bamuji ta bakin ta ba balle muce laifinta ne, Allah Yasa mu dace, Ameen Ya Hayyu ya Qayyuhm,

ga Cikakken Labari 👉👉👉 Labari

0
0

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *