Mutuwar muneerat abdulsalam ta gir giza du wani dan iska na social media 😭😭😭

innalillahi wa inna ilaihim raji’um gaskiya mutane wasu basa tsoran Allah nasan zaku san wannan baiwar Allah mai suna muneerat abdulsalam.

Wacca ta shahara a gurin yin video na batsa da kuma sakin layi tayi wani abu wanda kowa da yaji wasu suna tsine mata wasu kuma suna zazzagin ta.

Sabo da abun da tayi bai dace ba, kun san mai tayi kuwa sabo da iya iskan ci haka kawai tai wani shiri wai tamu tu da kan tafa taje wajan kadan asibiti.

Ta kwanta tasa au diga a cikin hancin ta kuma ta wallafa labarin mutuwar ta da kana ta a shafin ta Facebook ke duniya in zaki da mune Allah yasa mufi karfin zuciyar mu

👇👇👇👇🙏🙏🙏🙏🙏🙌🙌🙌👇👇👇👇

1
0

Labaran Hausa

Labaran Hausa: Kafar Sadarwa ce wadda zata dinga kawo muku bayanai dangane da al'amura da suke faruwa a gidan Nijeriya, Afrika dama Duniya baki daya. Tabbatar da ka danna subscribe bottum dan samun damar dinga sanar da kai a duk sanda muka dora sabon Labarin mu.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *