Manyan dalilai guda huɗu da suka sa akayi wa  Bazoum juyin mulki, a kasar nijar…

(1)- Manyan Laifukan Bazoum da ya yi wa kasar Faransa da ya sa ta ke kokarin sai ta ga bayansa.


(2)- Ya ki yarda kasar ta ci gaba da bautar da kasarsa kamar yadda ta saba.


(3)- Ya nuna a fili cewa yana son kasarsa ta daina amfani da saifa domin samawa kasar kudi mallakinta.

(4)- Kwanakin baya wajen buɗe matatar Man Fetur ɗin Dangote a Legas, ya yi jawabi da Hausa mai makon Faransanci, hakan ya janyo manyan yan bokon kasar na Nijar suke ƙalubalnatansa na karya dokokin ƙasa.


Labari  daga AREWADROP.COM

0
0

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *