Gaskiya sakin irin wannan bidiyan bai kama taba sai kace ba kusan duniya ce zata kalla ba asiri yatonu mome gwambe Hafsa Idris

Menene gaskiyar magana akan cewa rashin kunyar jaruma Hafsa Idris sa kuma jaruma Sadiya Qabala kullum karuwa yake, menene gaskiyar magana

To da farko dai kowa yasa jaruman kannywood sune wa yanda suke yin film mutane su kalli film din wasu su yaba wasu kuma sai suyi zagi kawai.

Dan haka yanzu dai zan barko da wani faifan video da zai muku karin haske akan jaruman guda biyu 2 da muke dauke da bayan akan insha Allahu rabbi

https://youtu.be/yCjN4pp5Wfk

To masu bibiyar mu a wannan shafin namu mai al’barka kuci gaba da kasa cewa damu ako da wanna lokaci idan Allah ya barmu darai da lafiya.

2
0

Labaran Hausa

Labaran Hausa: Kafar Sadarwa ce wadda zata dinga kawo muku bayanai dangane da al'amura da suke faruwa a gidan Nijeriya, Afrika dama Duniya baki daya. Tabbatar da ka danna subscribe bottum dan samun damar dinga sanar da kai a duk sanda muka dora sabon Labarin mu.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *